
Abdul D One – Manyan Matan Arewa Feat. Shamsiyya Sadi, Murja Baba & Fati Khaleel Mp3 Download
Shahararren mawaki Abdul D One ya saki wata waka mai taken “Manyan Matan Arewa” a ranar 5 ga Satumba, 2022. Wannan waka ce ta musamman, domin ya haÉ—a kai da manyan mawaÆ™iya mata guda uku: Shamsiyya Sadi, Murja Baba, da kuma Fati Khaleel. Wakar dai tana cikin kundin wakokinsa (EP) mai suna “ALKALI EP”, kuma ta fito ne domin yabon mata masu daraja da mutunci a Arewa.
KAR KU MANTA: Abdul D One – Tanzania 2 9ja
Idan har kun ji daɗin wannan waƙa, za ku iya ajiye mana ra’ayoyinku a sashin sharhi da ke ƙasa don mu san irin daɗin da ta yi muku.
Leave a Reply