
Oga Abdul – Sai Ta Allah Tayi Ft. Adam A Zango Mp3 Download
Fitaccen mawaki Oga Abdul ya sake fitar da wata sabuwar wakar haɗin gwiwa mai ban sha’awa tare da shahararren jarumi kuma mawaki Adam A Zango. Sunan wakar ita ce “Sai Ta Allah Ta Yi”. Wannan waka dai ta zo da salo na musamman da kuma saƙo mai zurfi, inda mawakan biyu suka nuna ƙwarewarsu wajen bayyana batun ƙaddara da kuma dogaro ga ikon Allah.
KAR KU MANTA: Oga Abdul – Dan Halak Open Verse
Idan har kun ji daɗin wannan waƙa, za ku iya ajiye mana ra’ayoyinku a sashin sharhi da ke ƙasa don mu san irin daɗin da ta yi muku.
Leave a Reply